Type Here to Get Search Results !

An kama kato da ya yi wa mata 40 fayade har da tsohuwa mai shekara 80 a jihar Kano

Yansanda jihar Kano sun damke wani mutum mai shekara 32 mai suna Mohammed Alfa a garin Kwanar Dangora bisa zargin aikata fyade.

Ana zargin Alfa da aikatawa mata 40 fyade ciki har da tsohowa mai shekar 80 a Duniya.

Kakakin yansandan jihar Kano DSP Abdullahi Haruna ya tabbatar da labarin, ya kara da cewa ana yawan samun karuwar aikata fyade a garin Dangora, lamari da ya saka jama'a cikin fargaba, kafin dubun Mohammed Alfa ta cika.

Wata mata ce ta kama shi a cikin dakin yaranta, amma sai ya gudu, kuma jama'a suka bi shi suka kamashi ranar Talata 9 ga watan Yuni.


DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN