An kama kato da ya yi wa mata 40 fayade har da tsohuwa mai shekara 80 a jihar Kano

Yansanda jihar Kano sun damke wani mutum mai shekara 32 mai suna Mohammed Alfa a garin Kwanar Dangora bisa zargin aikata fyade.

Ana zargin Alfa da aikatawa mata 40 fyade ciki har da tsohowa mai shekar 80 a Duniya.

Kakakin yansandan jihar Kano DSP Abdullahi Haruna ya tabbatar da labarin, ya kara da cewa ana yawan samun karuwar aikata fyade a garin Dangora, lamari da ya saka jama'a cikin fargaba, kafin dubun Mohammed Alfa ta cika.

Wata mata ce ta kama shi a cikin dakin yaranta, amma sai ya gudu, kuma jama'a suka bi shi suka kamashi ranar Talata 9 ga watan Yuni.


DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN