Type Here to Get Search Results !

Main event

Yanzu yanzu: Dakarun sojin Bataliya ta 29 na gwabza fada da yan boko haram a Mainok

Dakarun sojin Najeriya da ke Mainok a karamar hukumar Kago na jihar Borno na gwabza fada ta hanyar musanyar wuta yanzu haka da yan kungiyar boko haram.

Mazauna yankin sun ce yan boko haram sun isa kauyen da misalin karfe 7 na yamma suka dinga harbin mai uwa da wabi kuma suka doshi sansanin sojin inda soji suka fuskance su da martanin gaske.

Rahotanni sun ce sojin Bataliya ta 29 ne ke gwabzawa yanzu haka da yan boko haram a Mainok yayin da kauyawan yankin suka nemi mafaka.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies