Yanzu yanzu: Dakarun sojin Bataliya ta 29 na gwabza fada da yan boko haram a Mainok

Dakarun sojin Najeriya da ke Mainok a karamar hukumar Kago na jihar Borno na gwabza fada ta hanyar musanyar wuta yanzu haka da yan kungiyar boko haram.

Mazauna yankin sun ce yan boko haram sun isa kauyen da misalin karfe 7 na yamma suka dinga harbin mai uwa da wabi kuma suka doshi sansanin sojin inda soji suka fuskance su da martanin gaske.

Rahotanni sun ce sojin Bataliya ta 29 ne ke gwabzawa yanzu haka da yan boko haram a Mainok yayin da kauyawan yankin suka nemi mafaka.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN