Soji da dansanda sun harbi juna da bindiga bisa tunanin yan ta'adda ne

Sojin kasar Kenya guda biyu tare da wani jami'in dansandan kasar, sun yi wa junansu mumunan raunuka bayan sun buda wa juna wuta da bindigogi bisa tunanin cewa yan ta'adda ne a Bura da ke yankin Garissa.

Rahotanni sun ce Kurtun dansanda Emmanuel Ngao ya harbi jami'an soji guda biyu David Mbugua da Jeremy Malusi bayan an sami zafafan cacan baki lokacin da suke zagayawan sintiri, sai suma suka mayar da martani suka harbe shi.

Shugaban yansandan Fafi George Singalao ya tabbatar da faruwar lamarin ya kuma ce an kai jami'an soji da na yansandan Asibitin Bura cikin mawuyacin yanayi sakamakon raunukan harbin bindiga.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN