Sojin kasar Kenya guda biyu tare da wani jami'in dansandan kasar, sun yi wa junansu mumunan raunuka bayan sun buda wa juna wuta da bindigogi bisa tunanin cewa yan ta'adda ne a Bura da ke yankin Garissa.
Shugaban yansandan Fafi George Singalao ya tabbatar da faruwar lamarin ya kuma ce an kai jami'an soji da na yansandan Asibitin Bura cikin mawuyacin yanayi sakamakon raunukan harbin bindiga.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI