Type Here to Get Search Results !

Samun masu covid-19: Gwamnatin Katsina ta sa dokar hana zirga zirga a Malumfashi

Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya sa dokar hana fita a garin Malumfashi daga karfe 7 na safe ranar Alhamis 7 ga watan Mayu.

Sakataren Gwamnatin jihar Katsina Mustapha Inuwa ne ya sanar da haka, ya ce Gwamnati za ta yi sassauci ga shagunan sayar da kayan abinci, magunguna da ayyukan jinkai.

Wannan ya biyo bayan samun wasu mutane dauke da cutar koronavirus a wannan yankin.

Dokar ta bukaci jama'a su yi biyayya ga dokoki domin kauce wa fushin jami'an tsaro ga duk wanda ya ki bin doka.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN