Type Here to Get Search Results !

Main event

An kama Almajirai masu yawa an mayar da su jihar Sokoto bayan sun saci shiga Ondo

An mayar da tarin Almajirai da yawa zuwa jihar Sokoto inda suka fito bayan sun shiga jihar Ondo ranar 4 ga watan Mayu.

Rahotanni sun ce Almajirai 25 sun sauka a motar tilera da ta dauko su, sai suka bi ta hanyar daji domin kauce wa jami'an tsaro, daga bisani suka sake ci wa motar suka hau a kan babban hanyar mota.

Kakakin hukumar yansandan jihar Ondo Tee Leo-Ikoro ya ce yansanda sun fitar da Almajiran daga jihar Ondo bayan hukumomi sun sanar da su. Ya ce an sami sa'ar kama Almajiran ne tsakanin kan iyakan jihar Kogi da kuma jihar Ondo.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies