Samun karin masu Korona 10 a Zamfara ba gaskiya bane, NCDC ta nemi gafara - Gwamnati

Gwamnatin jihar Zamfara ta musanta zance hukumar NCDC cewa an sami sabbin masu cutar Korona guda 10 a jihar ranar Litin 19 ga watan Mayu.

A sanarwa da take fitarwa kan adadin yawan wadanda suka kamu da cutar a shafinta, NCDC ta wallafa cewa jihar Zamfara ta sami karin mutum 10 da suka kamu da cutar Korona.

A wata hira da Kawamishinan lafiya na jihar Zamfara ya yi da kamfanin dillacin labarai na Najeriya NAN, Alhajio Yahaya Kanoma ya bukaci NCDC ta gyara kuskure da ta yi kuma ta nemi gafara daga Gwamnatin jihar Zamfara.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN