Gwamnatin jihar Zamfara ta musanta zance hukumar NCDC cewa an sami sabbin masu cutar Korona guda 10 a jihar ranar Litin 19 ga watan Mayu.
A sanarwa da take fitarwa kan adadin yawan wadanda suka kamu da cutar a shafinta, NCDC ta wallafa cewa jihar Zamfara ta sami karin mutum 10 da suka kamu da cutar Korona.
A wata hira da Kawamishinan lafiya na jihar Zamfara ya yi da kamfanin dillacin labarai na Najeriya NAN, Alhajio Yahaya Kanoma ya bukaci NCDC ta gyara kuskure da ta yi kuma ta nemi gafara daga Gwamnatin jihar Zamfara.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
A sanarwa da take fitarwa kan adadin yawan wadanda suka kamu da cutar a shafinta, NCDC ta wallafa cewa jihar Zamfara ta sami karin mutum 10 da suka kamu da cutar Korona.
A wata hira da Kawamishinan lafiya na jihar Zamfara ya yi da kamfanin dillacin labarai na Najeriya NAN, Alhajio Yahaya Kanoma ya bukaci NCDC ta gyara kuskure da ta yi kuma ta nemi gafara daga Gwamnatin jihar Zamfara.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari