Rikakken dan boko haram ya yi saranda ya mika kansa ga sojin Najeriya

Fitaccen dan kungiyar boko haram Yahaya Adamu wanda aka fi sani da suna Saad Karami ya mika kansa ga jami'an sojin Najeriya.

Shelkwatan sojin Najeriya ta fitar da sanarwar haka ranar 29 ga watan Mayu.

Haka zalika sanarwar ta ce Yahaya ya tuba ne kuma ya mika kansa ga jami'an sojin dakaru na Barikin 242 Munguno ranar 24 ga watan Mayu.

Yahaya ya ce yana cikin wadanda suka jagoranci hari da aka kai wa jami'an soji a Baga, haka zalika yana cikin wadanda suka kai hari a Metele, Mairari, Bindiram, Kangarwa da Shetimari a cikin jamhuriyar Nijar.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN