Type Here to Get Search Results !

Main event

Rikakken dan boko haram ya yi saranda ya mika kansa ga sojin Najeriya

Fitaccen dan kungiyar boko haram Yahaya Adamu wanda aka fi sani da suna Saad Karami ya mika kansa ga jami'an sojin Najeriya.

Shelkwatan sojin Najeriya ta fitar da sanarwar haka ranar 29 ga watan Mayu.

Haka zalika sanarwar ta ce Yahaya ya tuba ne kuma ya mika kansa ga jami'an sojin dakaru na Barikin 242 Munguno ranar 24 ga watan Mayu.

Yahaya ya ce yana cikin wadanda suka jagoranci hari da aka kai wa jami'an soji a Baga, haka zalika yana cikin wadanda suka kai hari a Metele, Mairari, Bindiram, Kangarwa da Shetimari a cikin jamhuriyar Nijar.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies