Mutum 1 ya kamu da Korona Gwamnatin jihar Katsina ta sa dokar hana zirga zirga a Ingawa

Gwamnatin jihar Katsina ta sa dokar hana zirga zirga a karamar hukumar Ingawa bayan sakamakon gwajin DCDC ya nuna cewa mutum daya ya kamu ta cutar Korona a kamaramar hukumaar.

Sakataren Gwamnatin Katsina Mustapha Inuwa ya ce dokar za ta fara aiki ne daga karfe 7 na safe ranar Asabar 10 ga watan Mayu.

Tun farko dai jihar Katsina ta rufe iyakarta da jihohin Kano, Kaduna, da kuma Jamhuriyar Nijar. Daga cikin kananan hukumomi 34, kawo yanzu kananan hukumomi 12 suna karkashin dokar hana zirga zirga.

Kananan hukumomin su ne Daura, Dutsinma, Katsina, Mani, Safana, Kankia, Matazu, Musawa, Jibia, Batagarawa, Malumfashi da Ingawa.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN