Type Here to Get Search Results !

Mai cutar Korona na farko a jihar Kebbi ya warke har an sallame shi

Mutum na farko da aka killace domin jinyar cutar Korona a jihar Kebbi ya warke har an sallame shi daga wajen da aka killace shi.

Shugaban Kwamitin kula da Covid-19 wanda kuma shi ne Kwamishinan lafiya na jihar Kebbi Jaffar Muhammed ya sanar da haka a garin Birnin kebbi.

Sanarwar da aka fitar a shafin Twitter na Gwamnatin jihar Kebbi ta ce tuni wanda aka sallama ya koma cikin jama domin ci gaba da gudanar da rayuwa kamar yadda aka saba.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN