Imam Muhktar ya fallasa wani muhimmin lamari a huduban Sallar Idi a jihar Kebbi - Bidiyo

An gudanar da Sallar Idi a babban Masallacin Idi na Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi wanda ya sami jagorancin Imam Abdullahi Muhktar (Walin Gwandu). An gudanar da Idin ne da karfe 8:30 na safiyar Lahadi 24 ga watan Mayu wanda ya zo daidai da ranar 1 ga watan Shawwal.

Wannan Masallaci ya sami taron jama'ar Musulmi da suka halarci Sallar Idi, wanda ya dau lokaci rabon a gan Masallacin ya cika da jama'a kamar wanda aka gani a yau.

Bayan gabatar da Sallan Idi, Imam Muhktar ya yi huduba mai ratsa zuciya, wacce take cike da misali tare da hujjoji da ilimi, musamman a rayuwar Musulmi a Najeriya.

Malam ya fallasa gaskiya domin amfanin jama'a Musulmi.

LATSA KASA KA KALLI BIDIYO:



DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN