Type Here to Get Search Results !

Covid-19: Za a fara tuhumar wadanda ke yawo cikin jama'a babu abin rufe fuska - FG

Gwamnatin tarayya ta sanar  cewa duk wanda aka kama yana yawo ba tare da ya sa kariyar fuska ba za a kama shi a tuhume shi.

Wannan sanarwar  ta fito ne a wata takarda mai shafi biyar daga hannun Sakataren Gwamnatin tarayya Boss Mustapha wanda kuma shi ne Sakataren PTF na COVID-19.

Takardar ta ce duk wanda aka samu zafin jikinsa ya wuce  38ºC za a bukaci ya koma gida.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN