Covid-19: Ministan kwadago na jamhuriyar Nijar Mohamed Ben Omar ya rasu

Allah ya yi wa Ministan ayyuka da kwadago na Jamhuriyar Nijar Muhamed Ben Omar rasuwa.
 
Guardian ta ruwaito cewa an sanar da rasuwar Ministan ne ranar Lahadi a birnin Niamey, hakazalika jam'iyarsa ta Social Democratic Party ta tabbatar da rasuwarsa.
 
Duk da yake ba a fadi musabbabin rasuwarsa ba, amma jama'a na zargin ko mutuwarsa na da nasaba da cutar coronavirus.
 
Jamhumriyar Nijar na da mutum 736 da ke dauke da cutar COVID-19 yayin da mutum 35 suka mutu.
 
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN