Type Here to Get Search Results !

Ana mutuwan ban mamaki inda mutum 10 yan fiye da shekar 50 ke mutuwa a Hadejia

Gwamnatin jihar Jigawa ta fara bincike a kan yawan mace macen ban mamaki a karamar hukumar Hadejia inda fiye da mutum 100 suka mutu a cikin kwana 10.

Mai taimaka wa shugaban karaman hukumar kan harkar labarai Sani Kakabori ya ce akalla mutum 10 wadanda suka haura shekara 50 ke mutuwa a Hadejia kwanaki 10 da suka gabata.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN