Type Here to Get Search Results !

Allah ya yi wa manyan ma'aikatan Gwamnatin jihar Zamfar 2 rasuwa

Allah ya yi Sakatarorin din din dim guda biyu rasuwa a Gwamnatin jihar Zamfara sakamakon mabanbantan gajeruwar rashin lafiya.

Wadanda suka rasu su ne Yawale Dango na ofishin shugan ma'aikata da kuma Ahmed Saleh na ma'aikatan gidaje da cigaban birane na jihar Zamfara.

Tuni aka bizine mamatan bisa tsarin addinin Musulunci.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN