Type Here to Get Search Results !

Allah Ya yi wa Hakimin Dambatta Wada Ibrahim Waziri rasuwa

Allah Ya yi wa Sarkin Ban Bichi a jihar Kano Doktar Wada Ibrahim Waziri rasuwa a safiyar yau Laraba 27 ga Mayu, 2020.

Marigayi Wada Waziri ya bar duniya yana da shekaru 89, bayan fama da rashin lafiya mai nasaba da yawan shekaru.

Da yake mika ta’aziyya ga iyalen mamacin, Gwamnan Jihar Kano ya bayyana marigayin a matsayin babban jigo a sarautar Kano.

Sanarwar ta’aziyyar ta bayyana rasuwar a matsayin gagarumar rashi ga jihar Kano, masarauta da fagen siyasa.

A lokacin kuruciyarsa Marigayi Wada IbrahimWaziri ya yi aiki a matsayin ma’aikacin jinya. Sarakin tsohon ma’aikacin gwamnati ne kuma dan siyasa.

Wasu sarautun daya rike a baya sun hada da Sa’in Kano, Hakimin Makoda da Dambatta. Marigayin shi ne Sa’in Bichi kuma Hakimin Dambatta.

Rahotun Aminiya

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN