Ma'aikatar lafiya na jihar Kano ta ce tana bincike kan rahotun yawan mace mace a jihar kuma za ta dau mataki kan lamarin.
Ma'aikatar lafiya na jihar Kano ta mayar da martani ne a shafinta na Twitter ranar 26 ga watan Aprilu bayan wata budurwa ta kalubalanci ma'aikatar kan lamarin.
Ma'aikatar ta ce tana bukatar jama'ar jihar Kano su yi addu'a.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
Ma'aikatar lafiya na jihar Kano ta mayar da martani ne a shafinta na Twitter ranar 26 ga watan Aprilu bayan wata budurwa ta kalubalanci ma'aikatar kan lamarin.
Ma'aikatar ta ce tana bukatar jama'ar jihar Kano su yi addu'a.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari