Yawan mace macen mai ban mamaki: Ma'aikatan lafiya jihar Kano ta bukaci a yi addu'a

Ma'aikatar lafiya na jihar Kano ta ce tana bincike kan rahotun yawan mace mace a jihar kuma za ta dau mataki kan lamarin.

Ma'aikatar lafiya na jihar Kano ta mayar da martani ne a shafinta na Twitter ranar 26 ga watan Aprilu bayan wata budurwa ta kalubalanci ma'aikatar kan lamarin.

Ma'aikatar ta ce  tana bukatar jama'ar jihar Kano su yi addu'a.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN