Type Here to Get Search Results !

Wani magidanci ya datse hannun matarsa domin ta je bikin kawarta ba da izininsa ba

Yan sanda a jihar Yobe sun kama wani magidanci dan shekara 22 bayan ya yanke hannun matarsa.

ISYAKU.COM ya samo cewa Baari Bacha, ya yanke hannun matarsa Halima Bulama ne bayan ta ki bin umurninsa na cewa kada ta je wajen bikin kawarta a Damaturu amma sai ta je.

Kakakin yansandan jihar Yobe Dungus Abdulkarim, ya ce Bacha ya fusata ne, bayan zazzafar gardama tsakaninsa da matrsa sai ya dauki adda ya sare hannunta.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN