Type Here to Get Search Results !

An sami gawakin yan boko haram 44 a Kurkuku, karanta abin da ya faru

An tarar da gawakin 'yan boko haram guda 44 a Kurkukun birnin N'Djamena ranar Asabar 18 ga watan Aprilu.

Bincike da aka gudanar a gawakinsu ya nuna cewa mamatan sun sha wani guba ne da ya hana zuciya aiki tare da haddasa matsalar numfashi.

Babban mai shigar da kara na kasar Chadi Yousssouf Tom, ya tabbatar da faruwar lamarin. Ya ce wadanda suka mutu suna cikin yan boko haram da aka kama ne a harin baya bayannan da sojojin Chadi suka kaddamar kan yan boko haram da ya yi ma kungiyar mumunar ta'addi.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN