An sami gawakin yan boko haram 44 a Kurkuku, karanta abin da ya faru

An tarar da gawakin 'yan boko haram guda 44 a Kurkukun birnin N'Djamena ranar Asabar 18 ga watan Aprilu.

Bincike da aka gudanar a gawakinsu ya nuna cewa mamatan sun sha wani guba ne da ya hana zuciya aiki tare da haddasa matsalar numfashi.

Babban mai shigar da kara na kasar Chadi Yousssouf Tom, ya tabbatar da faruwar lamarin. Ya ce wadanda suka mutu suna cikin yan boko haram da aka kama ne a harin baya bayannan da sojojin Chadi suka kaddamar kan yan boko haram da ya yi ma kungiyar mumunar ta'addi.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN