Wa iyazu billahi: Labarin matar da ta bizine jaririn da ta haifa da ransa, karanta dalili

Abin al'ajabi baya karewa a wannan Duniya, duba da cewa Mahaifiya ce aka fi sani da tausayin diya ko da da ta haifa. Amma ba haka lamarin yake ba a wata mata. Domin dai wannan matar ta bizine jaririn da ta haifa ne da ransa kuma da hannunta.

Dubun wannan matar ta cika ne bayan matasan gari sun daina ganinta goye da danta, sakamakon haka suka tuhume ta, daga bisani dai ta ce ta bizine jaririn ne a daji, kuma ta kai matasan wajenda ta bizine jaririn da ransa. Amma ko da aka tone jaririn ya riga ya mutu, duba da cewa yana abinne da ransa har tsawon yan kwanaki.

Ba a fayyace takamammen wajenda lamarin ya faru ba a rahotu da muka samu.

DAGA ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN