Type Here to Get Search Results !

Main event

Mutum 6 masu cutar coronavirus sun tsere daga inda aka killace su a jihar Osun

Jaridar Legit Hausa ta ruwaito cewa Gwamnatin jihar Osun ta alanta neman mutane shida masu cutar Coronavirus ruwa a jallo bayan sun gudu daga inda aka killacesu a Ejigbo, jihar Osun ranar Juma'a.

Mutanen na cikin tawagar matafiyan da suke shigo Najeriya daga kasar Cote d'ivoire a makon da ya gabata kuma aka samesu da cutar ta COVID-19.

A lokacin gwamnatin jihar ta killacesu a kauyen Ejigbo. Wani jawabi daga gwamnatin jihar ya bayyana sunayen mutane shidan da lambar wayarsu.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies