Coronavirus: Matasa a Warri sun yi wa sojoji dukan tsiya bayan soja ya kashe wani mutum



An sami rudani a Ugbuwangue na jihar Delta bayan wani soja ya kashe wani mutum sakamakon haka matasa suka yi wa wasu sojoji duka ranar Alhamis 2 ga watan Aprilu.

Wani soja ne ya harbi Joseph Pessu yayin da yake tuka babur dinsa an unguwar Ada Val Arenyenka da karfe 9:40 na safe, wanda haka ya karya dokar zama a gida da gwamnati ta gindaya sakamakon cutar coronavirus.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Latsa nan ka zabi masoyiyarka daga jerin 'yan mata da ke neman aure ko soyayya  

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN