An sami rudani a Ugbuwangue na jihar Delta bayan wani soja ya kashe wani mutum sakamakon haka matasa suka yi wa wasu sojoji duka ranar Alhamis 2 ga watan Aprilu.
Wani soja ne ya harbi Joseph Pessu yayin da yake tuka babur dinsa an unguwar Ada Val Arenyenka da karfe 9:40 na safe, wanda haka ya karya dokar zama a gida da gwamnati ta gindaya sakamakon cutar coronavirus.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA
Latsa nan ka zabi masoyiyarka daga jerin 'yan mata da ke neman aure ko soyayya
Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari