Type Here to Get Search Results !

An sami karin mutum 114 da suka kamu da cutar coronaavirus cikin awa 24 a Najeriya

An sami karin mutum 114 da suka kamu da cutar coronaavirus a cikin awa  24 da suka gabata wanda adadin wadanda suka kamu dacutar a Najeriya ya kai 1095.

A wani kididdiga  da cibiyar kula da manyan cutuka na Najeriya NCDC ta fitar, ta ce 80 daga cikin adadin sabbin wadanda suka kamu da cutar an same su ne a jihar Lagos..

Sai kuma 21 a Gombe, 5 a birnin tarayya Abuja, 2 a Zamfara, 2 a jihar Edo, 1 a jihar Ogun, I a jihar Oyo, 1 a jihar Kaduna sai kuma 1 a jihar Sokoto.

A daidai karfe 11:30 na  dare ranar 24 ga watan Aprilu an tabbatar da adadin mutum 1095 da suka kamu da cutar coronavirus a Najeriya, an sallami mutum 208 yayin da mutum 32 suka mutu.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN