Type Here to Get Search Results !

Yanzu-yanzu: Sanusi yana da 'yancin zuwa ko wane gari, har da Kano - El-Rufai

Rahotun Legit Hausa

Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya ce Muhammadu Sanusi II , tuɓaɓɓen Sarkin Kano yana da 'yancin tafiya ko wane gari har da Kano.

Bayan cire shi daga sarauta, akwai rahotanni da ke yaɗuwa na cewa ba shi da izinin shiga Kano na a ƙalla watanni uku. Amma yayin amsa tambayoyin manema labarai a garin Awe a jihar Nassarawa, gwamnan na ya ce kotun babban birnin tarayya ta yanke hukuncin cewa Sanusi yana da ikon tafiya duk inda ya ke so.

El-Rufai ya ce, "Babban kotun ta yanke hukuncin cewa yana da 'yancin zuwa duk inda ya ke so, har da Kano amma ina tunanin yana son ya tafi Legas domin ya tarar da iyalansa."

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN