Type Here to Get Search Results !

Main event

Duba hukunci da Kotu ta yi wa kwarto da ya shiga gidan matar aure sanye da hijabi a Kebbi

Kotun shari'a da ke Nassarawa 1 Birnin kebbi, ta yanke wa Abubakar Garba hukuncin bulala hamsin (50) tare da daurin shekara daya (1) a Kurkuku, sakamakon kama shi da laifin shiga gidan mutane da niyyar aikata zina da matar aure.

Idan baku manta ba, Mujallar ISYAKU.COM ya kawo mako labarin yadda Abubakar ya saka Hijabin mata, ya shiga gidan Aliyu Hakimi da ke kauyen Asarara ranar 3/3/2020, da niyyar aikata zina da matar aure a cikin gidan, kafin Allah ya tona asirinsa.

An zartar wa Abubakar da bulala hamsin bisa umarnin Kotu, daga bisani aka tasa keyarsa zuwa Kurkuku, domin zaman gyara hali har shekara daya, kamar yadda doka ta tanada.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Latsa nan ka zabi masoyiyarka daga jerin 'yan mata da ke neman aure ko soyayya  

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies