Type Here to Get Search Results !

Yadda wasu yara suka kai abokinsu Makaranta da karfin tuwo bayan ya ki zuwa kwana hudu

Wani hoto da ke wayatawa a shafukan sada zumunta, ya nuna yadda wasu yara suka dauki abokinsu a kai, suka ja shi suka tafi da shi Makaranta, bayan ya ki zuwa Makarantar har kwana hudu, duk da yake iyayensa sun biya masa kudin Makaranta.

Wannan lamari ya faru ne a garin Enugu Ezike. Bayanai sun ce iyayenshi ne suka bukaci yan ajinsu su kaishi Makaranta da karfin tuwo.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN