Hotunan yadda 'yan sanda suka aika mutum biyar lahira nan take a jihar Katsina

Jami'an rundunar yan sandan jihar Katsina sun yi nassarar halaka wasu masu satar mutane, tare da fashi da makami da suke  addaban bayin Allah a yankin  Malumfashi, Faskari, Dandume, Bakori, Kankara da karamar hukumar Sabuwa a jihar Kano da Zamfar.
 
Kwamishinan yansandan jihar Katsina  CP Sanusi Buba, ya shaiada wa manema labarai haka a Karsina ranar Litinin.

Ya ce an bi sawun masu aaikata laifin ne, lokacin da suke kan hanyarsu ta zuwa wajen da zasu aikata laifi a karamar hukumar Gwarzo ajihar Kano.
 
Ya kara da cewa wadanda aka kama su ne: "Hassan Fulani Audu mai shekara 30 daga kauyen Kadawa a karamar hukumar Dandume na jihar Katsina, Ahmadu Lawal dan shekara 19 daga kauyen Maska a karamarhukumar Funtua jihar  Katsina, da Iliyasu Alh Adamu alia Yello mai shekara 28 daga Bakin Dutse, Jibiri, a karamar hukumar Funtua na jihar Katsina , Nura Abdullahi mai shekara 22 daga kauyen Yar-Tafki, a karamar hukumar Funtua na Katsina, da kuma Ahmed Abdullahi, dan shekara 25 daga kauyen Yar-Tafki a karamar hukumar Funtua na jihar Katsina.
 
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN