Type Here to Get Search Results !

Main event

Hotuna: Zulum ya ziyarci garin Auno, inda Boko Haram suka kashe mutane, sace mutane da kona dukiyoyi

Rahotun Legit Hausa

Yan ta'addan Boko Haram sun hallaka mutane tara yayinda sukayi garkuwa da fasinjoji da dama a hanyar Maiduguri-Damaturu a ranar Lahadi, 9 ga watan Febrairu, 2020.

An kai wannan hari ne misalin karfe 9:50 na daren Lahadi a karamar hukumar Konduga ta jihar Borno. Bisa jawabin idanuwan shaida, yan ta'addan sun kona motoci 17 da dukiyoyin miliyoyin naira. Shahrarren dan Jarida,

Babajide Otitoju, ya laburta cewa kimanin mutane 20 aka hallaka kuma akayi awon gaba da mutane da yawa. A yau, gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya kai ziyarar jaje garin Auno inda da bannar ta faru.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies