Yansandan birnin tarayya Abuja sun kama wasu mutane uku da suka kashe dan kasuwa mai suna Chief Ignatius Odunukwe, suka sassare jikinsa gunduwa gunduwa kuma suka saka shi a cikin wata jaka suka jefar a daji.
Wadanda suka kashe dan kasuwan sun je wajensa ne bisa yaudara cewa masu sayen gidaje da filaye ne, kasancewa dan kasuwan yana son ya sayar da wani filinsa a kan kudi naira miliyan dari tara (N900m).
Bayan dan kasuwan ya basu takardun filin ne sai suka kashe shi. Yansanda sun gano gawar tare da wadanda suka kashe shi yayin gudanar da bincike. Mazauna unguwar da aka gano gawar dan kasuwan ne suka shaida wa yansanda.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari
Wadanda suka kashe dan kasuwan sun je wajensa ne bisa yaudara cewa masu sayen gidaje da filaye ne, kasancewa dan kasuwan yana son ya sayar da wani filinsa a kan kudi naira miliyan dari tara (N900m).
Bayan dan kasuwan ya basu takardun filin ne sai suka kashe shi. Yansanda sun gano gawar tare da wadanda suka kashe shi yayin gudanar da bincike. Mazauna unguwar da aka gano gawar dan kasuwan ne suka shaida wa yansanda.
DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari