Type Here to Get Search Results !

Mutane da dama sun mutu a gobarar motar bas da ta yi hadari a titi

Mutane tara sun mutu bayan wata motar bas ta ci karo da wata mota a garin Ijebu Ife da je kan titin Ore Ijebu zuwa Ode Sagamu a jihar Ogun.

Hakazalika wasu mutum uku sun sami munanan raunuka.

Kwamandan kiyaye hadurra ta kasa na jihar Ogun, Clement Oladele ya tabbatar da faruwar lamarin.

Ya ce motar ta kama da wuta ne da misalin karfe 3:20 na rana  sakamakon taho mu gama da motar bas kirar Toyota Hiace dauke da fasinja 19 ta yi da wata mota, yayin da take cikin tafiya a kan titi.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN