Bidiyon yadda Maryam Sanda ta dinga ihu a cikin Kotu, kalamanta zasu baka tausayi da mamaki

Bayan Alkalin babban Kotun tarayya a birnin Abuja ya furta kalaman yanke wa Maryam Sanda hukuncin kisa sakamakon kashe mijinta Bilyaminu Bello, abin da ya biyo baya lamari ne mai ban tausayi. Domin dai Maryam ta dinga ihu tana kalamai masu ban tausayi.

"Innalillahi wa inna ilehi raji'una, wane irin bala'i ne wannan, don Alla kada ku kashe ni, mummy,mummy...........".

Latsa kasa ka kalli bidiyo:



DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/DTV1WsH2ypv0WtRujXbA0F

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari

Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN