Mutum 6 sun mutu a cikin ramin hakan ma'adinai a jihar arewa, karanta dalili

Mutum 6 sun mutu yayin da wasu da dama suka sami raunuka sakamakon ruftawan wani rami da ake hakan ma'adinai a garin Zawan da ke karamar hukumar Jos ta kudu.

Rahotanni sun ce ana gudanar da aikin hakan ma'adinan ne ba bisa ka'ida ba, kuma wadanda suka mutu matasa ne masu shekar 20 zuwa 27.

Akalla mutum 50 ke cikin karkashin ramin kafin ruftawansa, wanda aka ce shi ne farko a garin.

DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/Hp4xUtixUxh5d76Kw2TGpp SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA Facebook.com/isyakulabari Twitter.com/isyakulabari
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN