An kama dalibai 23 tare da malamansu. Dalibai da aka kama yan shekara 19 zuwa 35 ne. Kuma sun amsa laifinsu cewa suna koyon yadda ake damfara ne da ya jibanci satar bayanan sirri na harkar kudaden bayin Allah, soyayya domin damfara, da kuma damfara ta yanar gizo da sauransu.
DAGA ISYAKU.COM Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp https://chat.whatsapp.com/Hp4xUtixUxh5d76Kw2TGpp
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Twitter.com/isyakulabari