Wani labari da ya shigo mana yazu yanzu, ya nuna cewa yansanda a jihar Adamawa sun yi nassarar kama wani mutuni da ya kashe matarsa ya yanke harshenta da wasu sassa na jikinta da suka hadda da harshe, koda, anta da sauransu.
Majiyarmu ta ce yanzu haka yansanda sun dukufa ka'in da na'in wajen binciken wannan lamari.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Majiyarmu ta ce yanzu haka yansanda sun dukufa ka'in da na'in wajen binciken wannan lamari.
DAGA ISYAKU.COM
Shiga shafinmu na Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/D9SKfH2BjM4Deldar0KkFN
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi