Yan Shi'a sun kai zanga-zangarsu har ofishin Majalisar dinkin Duniya a Abuja

Kungiyar  yanuwa musulmi watau The Islamic Movement in Nigeria (IMN), wanda aka fi sani da suna Shi'a sun kai zanga-zangarsu zuwa ofishin Majalisar dinkin Duniya da ke Abuja.

Yan kungiyar suna zanga-zangar ne tare da kira ga MDD ta sa baki shugaba Buhari ya saki shugabansu Sheikh El-zakzaky wanda aka tsare tun 2015.

Mataimakin shugaba bangaren tsaro na MDD a ofishin hukumar da ke Abuja ne ya tarbi masu zanga-zangar a harabar na MDD da ke Abuja.

DAGA ISYAKU.COM 

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews 

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM 

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN