Legit Hausa
Legit.ng Hausa ta kawo muku yawan
mutanen da ke takara kujerar gwamna a jihohi 29 da za'a gudanar da zabe ranar
Asabar.
1. Jihar Nasarawa: yan takara 29
2. Jihar Kwara: yan takara 35
3. Jihar Gombe: yan takara 32
4. Jihar Abia: yan takara 32
5.Jihar Yobe: yan takara 13
6. Jihar Enugu: yan takara 42
7. Jihar Ebonyi: yan takara 37
8. Jihar Neja: yan takara 31
9. Jihar Jigawa: yan takara 19
10. Jihar Kaduna: yan takara 38
11. Jihar Rivers: yan takara 64
12. Jihar Oyo: yan takara 42
13. Jihar Adamawa: yan takara 29
14. Jihar Bauchi: yan takara 31
15. Jihar Lagos: yan takara 45
16. Jihar Ogun: yan takara 41
17. Jihar Benue: yan takara 33
18. Jihar Imo: yan takara 70
19. Jihar Kano: yan takara 55
20. Jihar Katsina : yan takara 18
21. Jihar Taraba: yan takara 30
22. Jihar Plateau: yan takara 24
23. Jihar Sokoto: yan takara 51
24. Jihar Kebbi: yan takara 31
25. Jihar Zamfara: yan takara 42
26. Jihar Borno: yan takara 32
27. Jihar Akwa Ibom : yan takara 45
28. Jihar Kross River : yan takara
26
29. Jihar Delta: yan takara 50 KU
KARANTA: Bulus: Gwamnati ta kwace kundin Patience Jonathan $8.4m bisa ga
umurnin kotu A zaben shugaban kasa, shugaba Muhammadu Buhari na jam'iyyar All
Progressives Congress APC, ya lallasa abokin hamayyarsa Atiku Abubakar na
jam'iyyar Peoples Demcoratic Party PDP.
Kana jam'yyar APC ta lashe kujerun
majalisar dattawa 64, PDP 40 kuma YPP 1.
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi