KAI TSAYE: Yadda zaben gwamnoni ke gudana a jihohin Borno, Adamawa da Yobe


Legit Hausa

Dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alh Atiku Abubakar, ya kada kuri'arrsa a garin Yola, jihar Adamawa.

Yayi kira ga jama'a su kada kuri'unsu cikin lumana kuma su kare kuri'unsu.Gwamnan jihar Adamawa, Bidow Jibrilla, ya kada kuri'arsa a Manawachi 01 PU dake Mubi, jihar Adamawa. Allah ya kawo ranar zaben gwamnoni da yan majalisun dokokin jiha inda zamu kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a jihohin Borno, Yobe da Adamawa kai tsaye.

Da farko, zamu kawo muku manyan yan takara a wadannan jihohi da jam'iyyunsu:
Jihar Adamawa:
1. Ahmed Fintiri PDP
2. Jibrilla Bindow APC
3. Mohammad Nyako ADC Jihar Borno:
1. Babagana Umarar Zulum APC
2. Mohammed Imam PDP

Jihar Yobe:
1. Mai Mala Buni APC
2. Umar Iliya Damagum PDP

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN