Jihohi da aka dage zabe jihohi ne da muke da galaban kuri'u - PDP

Jam'iyar PDP ta bukaci INEC ta gagguta sanar da sakamokon zabe da aka gudanar domin ta fahimci cewa jihohi da aka dage zaben nasu jihohi ne da jam'iyar PDP ta yi galaba da yawan kuri'u.

A sakonta na Twitter, PDP ta ce ta lura cewa jihohin Adamawa, Bauchi, Benue, Plateau, Sokoto da Kano.

Hakazlika aPDP ta yi Allah wadai da sanarwar shugaban hukumar zabe Profesa Yakubu, inda ta bayar da misali da jihar Ogun inda ta ce APC ta kasa samun adadin kuri'un nassara amma aka ce ita ce ta lashe zabe.


DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN