Al'umman Borgu sun bukaci Buhari ya basu jihar Borgu

Al'umman Borgu mazauna jihohin Kebbi,Niger da Kwara sun kai ziyara ga shugaba Muhammadu Buhari karkashin jagorancin Mai martaba Sarkin Borgu Alhaji Muhammed Haliru Dantoro a fadar shugaban kasa ranar Alhamis.

Tawagar ta kunshi wasu manyan yan siyasa har da Sanata Aliyu Abdullahi na jam'iyar APC, tare da Sarakunan Borgu, Kaima, Ilesha Gwanara, Yanshikira da kuma Okuta.

Majiyar isyaku.com ta jiyo basaraken yana cewa "Al'umman Borgu mazauna jihohin Kwara,Niger da Kebbi hade kansu yake wajen neman ganin an kirkiro masu jiharsu ta Borgu".

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN