Uwargidan Gwamnan jihar Kogi ta sami hadarin mota a yankin Kabba | ISYAKU.COM

Mako daya bayan jirgi mai saukar Angulu dauke da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ya fado a Kabba na jihar Kogi, Uwargidan Gwamnan jihar Kogi Hajiya Amia Bello ta yi hadarin mota a yankin  Oshokoshoko na Kabba kan hanyarsu ta zuwa Isanlu domin yakin neman zabe na jam'iyar APC.

Rahotanni sun ce lamarin da sauki domin Allah ya kiyaye babu salwantar rai .

Sanarwar haka ta fito ne daga bakin  Sakataren watsa labarai na Gwamnatin jihar Kogi Onogwu Muhammed

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN