RFI Hausa
Mayakan Boko Haram sun kone wasu gonakin shinkafa a kauyen Zabarmari da ke karamar hukumar Jere ta jihar Borno, lamarin da ya haddasa tafka hasarar daruruwan buhunan shinkafa da aka noma a daminar bana.
Malam
Hassan Zabarmari shi ne shugaban manoman da matsalar ta shafa, wanda ya
shaidawa sashin Hausa na RFI cewa yawan hasarar da suka yi ta wuce
matakin kayyadewa sai dai kawai su kiyasta.Mayakan Boko Haram sun kone wasu gonakin shinkafa a kauyen Zabarmari da ke karamar hukumar Jere ta jihar Borno, lamarin da ya haddasa tafka hasarar daruruwan buhunan shinkafa da aka noma a daminar bana.
A cewar Hassan Zabarmari mayakan na Boko Haram sun kone sama da kadada ko fadin kasar da ya zarce eka 250 na gonaki.
Shugaban manoman ya ce akwai bukatar gwamnati ta gaggauta kawo musu dauki la’akari da halin kuncin da harin kone musu gonakin ya jefa su.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG
Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Tags:
LABARI