Wasu manbobin jam'iyar PDP su biyar sun mutu a hadarin mota a Sokoto

Fitacciyar jaridar nan ta Aminiya ta ruwaito cewa, mambobin jam’iyyar adawa ta PDP biyar sun rasu sanadiyyar hadarin mota da ya faru a titin Sakkwato zuwa karamar hukumar Isa ranar Litinin.
Kimanin mambobin jam’iyyar 14 ne suka samu munanan raunuka a hadarin yayin da wasu mutum 49 suka jikkata.

Mambobin sun  yi hadarin ne yayin da suke koma wa unguwar Bargaja da ke Karamar hukumar Isa jihar Sakkwato bayan halartar kaddamar da kamfen din dan takarar shugaban Najeriya na PDP da aka yi a dandalin Kangiwa square a Sakkwato.
DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN