Type Here to Get Search Results !

Mai Martaba Sarkin Kano zai ba Naziru Ahmad Sarkin Mawaka

 RFI Hausa

Fadar mai martaba sarkin Kano dake Najeriya, ta sanar da nada shahararen mawaki Nazir Ahmad a matsayin Sarkin Mawakan Sarkin Kano Muhammadu Sunusi Na biyu.

Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban ma'aikatan Fadar Kanon Munir Sunusi, tace lura da gudummowar daya baiwa Sarkin Kano tun yana matsayin Dan Majen Kano, da kuma zamowarsa Sarki, yasa ya fadar girmama shi da wannan sarauta ta Sarkin mawaka.

Shi dai mawaki Nazir Ahmad ya shahara ta fuskar wakokin Sarakuna da fitattun attajirai a arewacin Najeriya amma da salon zamani, zalika yayi wasu wakokin da suka fita a fina-finan hausa

An tsaida 27 ga Watan Disamba a matsayin ranar da za'ayi bikin nadin sarautar a fadar Masarautar Kano.

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin Gyara Wayarka Ka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN