Yayinda nake jinya, wasu sun tafi wajen Osinbajo bukatar kujeran mataimakin shugaban kasa - Buhari ya fasa kwai


Legit Hausa

Shugaba Muhammadu ya fasa kwan da jama'a suka dade suna tattali. Da dadewa, jita-jita ya yadu cewa wasu mutane da ya hada da wani gwamnan Arewacin Najeriya kamar yadda aka yada ya so Buhari ya mutu domin a bashi kujeran mataimakin shugaban kasa.

A yau Lahadi, 2 ga watan Disamba 2018, Buhari ya bayyana cewa yayinda yake jinya a Ingija, wasu sun garzaya wajen mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo, domin neman kujeransa tunda Buhari ya mutu.

Yace: "Ko Farfesa Osinbajo ya fuskanci wadannan jita-jita - Wasu sun sameshi domin ya zabesu matsayin mataimakan shugaban kasa saboda suna tunanin cewa na mutu. Wannan abu ya fusatashi sosai; kuma ya laburta mini lokacin da ya ziyarceni ina jinya.
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin Gyara Wayarka Ka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN