Yayinda nake jinya, wasu sun tafi wajen Osinbajo bukatar kujeran mataimakin shugaban kasa - Buhari ya fasa kwai


Legit Hausa

Shugaba Muhammadu ya fasa kwan da jama'a suka dade suna tattali. Da dadewa, jita-jita ya yadu cewa wasu mutane da ya hada da wani gwamnan Arewacin Najeriya kamar yadda aka yada ya so Buhari ya mutu domin a bashi kujeran mataimakin shugaban kasa.

A yau Lahadi, 2 ga watan Disamba 2018, Buhari ya bayyana cewa yayinda yake jinya a Ingija, wasu sun garzaya wajen mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo, domin neman kujeransa tunda Buhari ya mutu.

Yace: "Ko Farfesa Osinbajo ya fuskanci wadannan jita-jita - Wasu sun sameshi domin ya zabesu matsayin mataimakan shugaban kasa saboda suna tunanin cewa na mutu. Wannan abu ya fusatashi sosai; kuma ya laburta mini lokacin da ya ziyarceni ina jinya.
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin Gyara Wayarka Ka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN