Shugaba Buhari ya kara ma yansanda albashi da alawus


Legit Hausa

A farkon watan nan, Wasika daga hukumar albashi ya nuna cewa an karawa jami’an yan sandan Najeriya albashi. Shugaba hukumar Cif Richard Onwuka Egbule, ya rattaba hannu kan wannan wasika bayan samun umurni daga ofishin hukumar. Wasikar tace:

“Ina mai tabbatar da Karin albashi da canjin tsarin albashin hukumar yan sanda. Wannan kari zai fara aiki ne daga ranan 1 ga watan Nuwamba, 2018 kamar yadda fadar shugaban kasa ta tabbatar.” Yayinda karban bakuncin shugabannin hukumar yan sanda inda suka zo godiya a yau, shugaba Buhari ya bayyana cewa:

“Daga Taraba zuwa Sokoto, zuwa Kudu maso kudu, mutane na cikin tsoro idan basu ga sojoji ba. Ina farin cikin Karin albashi da alawus da sa ran cewa hakan zai kara hazaka da kokarin yan sanda da kuma karfafa tsaron cikin gida.” “A bar sojoji su dinga manyan ayyuka, ya kamata yan sanda su iya dakile laifuka irinsu fashi da makami, garkuwa da mutane, da sauran su. A kowani kauye, akwai yan sanda a wajen.”
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin Gyara Wayarka Ka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN