Legit Hausa
Labarin da ke shigo mana yanzu-yanzunan na nuna cewa
rundunar sojin 157 Strike Force Battalion sun yi artabu da yan ta'addan Boko
Haram misalin karfe 8 na daren yau Talata, 27 ga watan Nuwamba a jihar Borno.
Hukumar sojin ta bayyana cewa yan Boko Haram din sunyi
kokarin kai hari cikin karamar hukumar Kukawa amma sojin sun kawar dasu.
DAGA ISYAKU.COM
Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG
Domin Gyara Wayarka Ka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi
Tags:
LABARI