Type Here to Get Search Results !

Yan boko haram sun sake kai hari, amma soji sun yi artabu da su


Legit Hausa

Labarin da ke shigo mana yanzu-yanzunan na nuna cewa rundunar sojin 157 Strike Force Battalion sun yi artabu da yan ta'addan Boko Haram misalin karfe 8 na daren yau Talata, 27 ga watan Nuwamba a jihar Borno.

Hukumar sojin ta bayyana cewa yan Boko Haram din sunyi kokarin kai hari cikin karamar hukumar Kukawa amma sojin sun kawar dasu.
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin Gyara Wayarka Ka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN