Yan boko haram sun sake kai hari, amma soji sun yi artabu da su


Legit Hausa

Labarin da ke shigo mana yanzu-yanzunan na nuna cewa rundunar sojin 157 Strike Force Battalion sun yi artabu da yan ta'addan Boko Haram misalin karfe 8 na daren yau Talata, 27 ga watan Nuwamba a jihar Borno.

Hukumar sojin ta bayyana cewa yan Boko Haram din sunyi kokarin kai hari cikin karamar hukumar Kukawa amma sojin sun kawar dasu.
 

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/KIHbQShlAs2GexpIYyxleG

Domin Gyara Wayarka Ka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN