Kafin isowar Imam Muhktar, daya daga cikin Limaman Masallacin watau Imam Eng. Ismail Muhammad Chindo Gotomo, ya gudanar da nasiha ga al'umma Musulmi kan ababe da dama kuma ya tsaga wa Gwamnatin jihar Kebbi gaskiya kamar yadda ya cancanci duk wani Malamin sunnah.
Saurari gaskiya da Malam Isma'il ya gaya wa Gwamnatin jihar Kebbi:
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira