Kalli abin da Abu Najakku ya ce game da matasan Birnin kebbi, Kalgo da Bunza

Isyaku Garba | 29-8-2018 |

Dan takaran kujerar Majalisar Wakilai na tarayya mai wakiltar Birnin kebbi, Kalgo da Bunza Alh. Abu Najakku, ya ce zai samarwa Matasa aikin yi, kula da lafiya da kuma samar da tallafi ga al'ummar Mazabarsa. Kalli takaitaccen bayani.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN