Type Here to Get Search Results !

Main event

Kalli abin da Abu Najakku ya ce game da matasan Birnin kebbi, Kalgo da Bunza

Isyaku Garba | 29-8-2018 |

Dan takaran kujerar Majalisar Wakilai na tarayya mai wakiltar Birnin kebbi, Kalgo da Bunza Alh. Abu Najakku, ya ce zai samarwa Matasa aikin yi, kula da lafiya da kuma samar da tallafi ga al'ummar Mazabarsa. Kalli takaitaccen bayani.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies