Type Here to Get Search Results !

Main event

Jihar Kebbi: Ko kana son Gwamna Bagudu ya tsaya takara tare da Yombe 2019 ?

Mujallar isyaku.com ta samar wa talakan jihar Kebbi dama domin ya fadi ra'ayin bakinsa bisa hakikanin gaskiya, musamman yan Masarautar Zuru da ke kudancin jihar Kebbi dangane da ko ka goyi bayan Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya sake tsayawa takaran Gwamna a 2019 tare da mataimakinsa Samaila Yombe ?

Za ka iya fadin ra'ayinka ta hanyar zaben 1 watau ina so ko 2 bana so ko 3 ban sani ba.

Bayan mun tattara ra'ayoyinku, za mu sanar da ku sakamakon wannan ra'ayin.




Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> whatsapp://chat?code=41x2TuRqdVQ9PrcrucqpTu Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies