Kebbi: Gwamna Bagudu ya bayar da umarnin biyan albashin watan Yuli ga ma'aikata

Isyaku Garba | Birnin kebbi | 18-7-2018



Gwamnatin jihar Kebbi ta bayar da umarnin biyan albashi da panshon ma'aikatan jihar na watan Yuli ba tare da bata wani lokaci ba. Sanarwar haka ta fito ne daga bakin shugaban ma'aikatan jihar Kebbi Alhaji Abubakar Udu Idris.

Alh Udu ya kara da cewa wannan ya biyo bayan la'akari da Gwamnan jihar Kebbi Sanata Atiku Bagudu ya yi  na halin da ma'aikatan jihar Kebbi suke ciki, musamman kasancewa an yi saurin biyan albashin watan Juli wanda aka biya domin ma'aikatan jihar Kebbi su sami yin shagulgulan Karamar Sallah cikin walwala.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN