Type Here to Get Search Results !

Kebbi: Gwamna Bagudu ya bayar da umarnin biyan albashin watan Yuli ga ma'aikata

Isyaku Garba | Birnin kebbi | 18-7-2018



Gwamnatin jihar Kebbi ta bayar da umarnin biyan albashi da panshon ma'aikatan jihar na watan Yuli ba tare da bata wani lokaci ba. Sanarwar haka ta fito ne daga bakin shugaban ma'aikatan jihar Kebbi Alhaji Abubakar Udu Idris.

Alh Udu ya kara da cewa wannan ya biyo bayan la'akari da Gwamnan jihar Kebbi Sanata Atiku Bagudu ya yi  na halin da ma'aikatan jihar Kebbi suke ciki, musamman kasancewa an yi saurin biyan albashin watan Juli wanda aka biya domin ma'aikatan jihar Kebbi su sami yin shagulgulan Karamar Sallah cikin walwala.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN