Kalli Pasto mai gani har hanji da ya kantama karya kan sakamakon zaben jihar Ekiti

Mai taimaka wa shugaba Muhammadu Buhari kan harkokin shafukan sada zumunta  Lauretta Onochie, ta ce Allah zai ci gaba da tozarta Pastoci makaryata wadanda ke amfani da sunan Allah ba daidai ba.

Wannan ya biyo bayan shan kunya da Pasto Suleiman ya yi bisa wani harsashe da ya yi a baya cewa jam'iyar APC za ta fadi a zaben gwamnan jihar Ekiti, sai ga APC ce ta ci zaben.

A can baya dai Pasto Suleiman ya sha fadan ababe da ya ce zasu faru amma sai a gan akasin haka.

Lauretta Onochie ta ce, duk wadannan makaryatan wai su Pasto basu fuskantar Allah kafin su furta kalamansu a kan wasu lamurra, sakamakon haka ta ce Allah zai ci gaba da basu kunya a cikin jama'a.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/Lq4Z5kPck53Le3ibU9RUnY Latsa nan domin ka sauke Manhajarmu ISYAKU.APK https://docs.google.com/uc?export=download&id=0B7lmLLhGZSx5OTVENFlsTkllRTQ Shiga cikakken shafin mu kai tsaye www.isyaku.com Tuntube mu ta SMS ko TEXT kawai zuwa 08087645001 ba mu amsa kira
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN